Manoman tumatir sun tafka hasara a Najeriya - a podcast by RFI
from 2021-12-11T21:43:09
::
::
Shirin 'Muhallinka Rayuwarka' na wannan makon tare da Muhammad Tasi'u Zakari ya tattauna akan matsalar da manoman Tumatir suka fuskanta a jihar Filato da ke Najeriya, inda manoman suka tafka hasara.
Further episodes of Muhallinka Rayuwarka
Further podcasts by RFI
Website of RFI