Muhallinka Rayuwarka - Nijar: An karrama al'ummar Kwangwame saboda yakar Hamada - a podcast by RFI
from 2019-08-25T21:55:08
::
::
Shirin Muhallinka Rayuwarka na wannan karo yayi tattaki zuwa Jamhuriyar Nijar, inda mazauna wani kauye da ake kira da Kwangwame dake karamar hukumar Takeita a Jahar Damagaram, suka yi namijin yunkuri don kare Hamada dake barazana ga dajin yankin da suke.
Further episodes of Muhallinka Rayuwarka
Further podcasts by RFI
Website of RFI